fidelitybank

Guardiola ya saki Matarsa a kan rattaɓa kwantiragi da City

Date:

Matar Pep Guardiola, Cristina Serra, ta yi magana a karon farko, tun bayan da aka samu labarin cewa aurenta da kocin Manchester City ya shiga rudani.

Yanzu Cristina ta nace cewa tana “jin dadi”.

An hango ‘yar Brazil din a Barcelona ce kadai ke cin kasuwa, mako guda bayan rabuwarta da Guardiola ya fito fili.

Ta yi murmushi yayin da wani dan jarida dan kasar Spain ya nufo ta a tsakiyar gari.

Lokacin da aka tambaye ta yadda take, Cristina ta amsa: “Perfecta, gracias” – “Cikakke, godiya” a Turanci.

Mahaifiyar ‘ya’yan uku ta kara da cewa: “Komai yana lafiya”, lokacin da aka tambaye ta game da yanayin tunaninta.

Sai dai ta yi shiru, lokacin da aka tambaye ta dalilin rabuwar su.

Akwai rade-radin cewa matakin da Guardiola ya dauka na ci gaba da zama a Manchester da kuma sanya hannu kan yarjejeniyar tsawaita wa’adin shekaru biyu da kulob din shi ne babban dalilin.

Ma’auratan sun hadu a 1994 kuma sun yi aure a 2014.

An fahimci cewa Guardiola da Cristina suna ci gaba da samun kyakkyawar dangantaka da soyayya kuma ba su rabu ba saboda mutum na uku.

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...
X whatsapp