fidelitybank

Goodluck Jonathan ya na da damar samun tikitin takarar shugaban kasa fiye da Tinubu – Deji

Date:

Shahararren dan gwagwarmayar nan na Najeriya, Deji Adeyanju ya yi ikirarin cewa, tikitin takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC a 2023 zai tafi yankin Kudu maso Kudu.

Adeyanju ya yi wannan ikirarin ne a ranar Alhamis a shafinsa na Twitter Tare da hoton Rotimi Amaechi da Godwin Emefiele, Adeyanju ya ce, jam’iyyar APC na tunanin baiwa wani dan kabilar Igbo tikitin takarar shugaban kasa.

Adeyanju ya yi ikirarin cewa, wata majiya a jam’iyyar APC ta shaida masa cewa, za a hana Asiwaju Tinubu da Yemi Osinbajo tikitin takarar shugaban kasa a 2023.

Ya kara da cewa: “Da alama tikitin takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC zai je Kudu-maso-Kudu kuma fa’idar da dukkan su ke da ita ita ce, an dauke su ‘yan kabilar Igbo ne.

“Kudu maso Yamma ba za su samu ba a cewar majiyoyi da dama a APC. In ji shi.

Adeyanju ya kara da cewa, tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya na da damar samun tikitin takarar shugaban kasa fiye da Tinubu.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp