fidelitybank

Gombe United ta dauki ‘yan wasa biyar

Date:

Kungiyar kwallon kafa ta Gombe United ta kara wa ‘yan wasanta karin sabbin ‘yan wasa biyar gaba da wasannin zagaye na biyu a kakar wasa ta bana.

A cikin jerin sunayen akwai dan wasan tsakiya Mathias Samuel, wanda ya zo daga Lobi Stars Football Club na Makurdi.

Dozie Umeh ya koma ne daga wata kungiyar kwararrun kwallon kafa ta Najeriya, Abia Warriors.

Karanta Wannan: Super Eagles za ta farfado a wasan gaba da Guinea-Bisau – Iwobi

Winger Paul Obata da dan wasan gaba Igbudu Igbada sun koma kungiyar daga El Kanemi Warriors na Maiduguri, yayin da Wasiu Mamud, dan wasan gefe ya koma kungiyar daga Kwara United.

Savannah Scorpions za su kasance baƙi na Plateau United a sabon filin wasa na Jos ranar Lahadi.

the nation newspaper nigeria today latest

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp