fidelitybank

Gobarar Tankar mai ta lakume rayukan mutune 2 a Legas

Date:

Hukumar kiyaye hadurra ta kasa FRSC ta tabbatar da mutuwar mutan biyu, bayan da wata motar dakon mai ta kama da wutaa hanyar Legas zuwa Ibadan.

Kwamandan sashen hukumar, Ahmed Umar ne ya shaidawa manema labarai cewa, hatsarin ya auku ne da misalin karfe 6.05 na safe kusa da kamfanin CDK.

Ya bayyana cewa, motar dakon mai, wacce ba ta da lambar rjjista, ta na kan hanyar Legas zuwa Ibadan a lokacin da ta fashe a wasu ’yan kilomita a yankin Sagamu.

Ya kara da cewa, lamarin ya rutsa da maza takwas da motoci uku da kuma babur kirar Bajaj.

Umar ya kuma ce,“Mutane biyu ne suka mutu, yayin da a ka ceto mutane shida ba tare da sun jikkata ba”.

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haÉ—a gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon É—an majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...

Amurka ta saka ladan dala miliyan biyar a kamo jagoran ‘yandaban Haiti

Amurka ta sanya dala miliyan biyar a matsayin lada...

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta shigar kan...

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

ÆŠanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

ÆŠanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon É—antakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...
X whatsapp