fidelitybank

Gobara ta laƙume rayukan matasa sama da 100 a wajen haƙar man fetur ta ɓarauniyar hanya

Date:

Akalla daruruwan mutane ne ake fargabar sun mutu, sakamakon gobara da ta kama wani haramtacciyar matatar danyen mai a dajin Abaezi da ke karamar hukumar Ohaji-Egbema a jihar Imo.

DAILY POST ta rawaito cewa, wasu kimanin dari da hamsin sun sami munanan raunuka na konewa.

Da yake tofa albarkacin bakinsa, kwamishinan albarkatun man fetur na jihar, Goodluck Opiah, wanda ya wakilci gwamna Hope Uzidinma na jihar Imo a ziyarar da ya kai wurin, ya ce gobarar ta lakume rayukan matasa da dama.

Ya ce, “a halin yanzu, ba zan iya tabbatar da adadin wadanda suka mutu ba, saboda da yawa daga cikin ‘yan uwa sun kwashe gawarwakin wasu da dama.

Opiah ya bayyana cewa, gwamnatin jihar Imo ta bayyana cewa, tana neman Okenze Onyewoke wanda ya mallaki matatar man ba bisa ka’ida ba.

assu update

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp