fidelitybank

Gobara ta lalata kaya na sama da miliyan 7 a Kwara

Date:

Hukumar kashe gobara ta jihar Kwara, a ranar Laraba, ta ceci wani gini mai shaguna 15 daga wata gobara da ta kama a Ilorin, babban birnin jihar.

Lamarin ya faru ne da misalin karfe 10:49 na dare a tsohuwar sakatariyar NYSC da ke kan titin Tanke, Ilorin.

A cewar mai magana da yawun hukumar kashe gobara ta jihar, Hassan Adekunle, daya “Mista Muhammad Abdullahi, yayi gaggawar kiran Brigade wurin da lamarin ya faru da misalin karfe 22:49 na safe (10:49pm) na daren jiya.”

Karanat Wannan: Ba a tantance asarar da gobara ta yi ba a ofishin ‘yan sandan Kano

Ya ce, jami’an kashe gobara sun samu nasarar kashe wutar da ta tashi a kan lokaci.

Hassan ya ce, a cikin shaguna 15 da ke ginin, guda biyu ne kawai gobarar ta shafa, sakamakon wutar lantarki.

Daraktan hukumar kashe gobara ta jihar Kwara, Prince Falade John Olumuyiwa, ya bukaci jama’a da kada su yi kasa a gwiwa wajen kiran hukumar kashe gobara a kan lokaci a duk lokacin da aka samu gobara a yankunansu, domin hakan zai iya ceton rayuka da dukiyoyin jama’a a jihar. .

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp