fidelitybank

Gobara ta kona dogayen gini 3 sakamakon fashewar tankar mai a Legas

Date:

Wani gini mai hawa uku da ke unguwar Mushin a Legas, ya kone kurmus bayan da wata tankar mai dauke da man fetur ta fashe a wani gidan mai da ke kusa da wurin.

THEWILL ta samu labarin cewa, motar dakon mai ta na sauke mai a gidan mai da misalin karfe 1:00 na rana, sai kwatsam ta kama wuta ta bazu zuwa ginin gidan.

Ko’odinetan Hukumar Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) reshen Jihar Legas, Ibrahim Farinloye, ya ce, ba a samu asarar rai ba.

Ya ce, “Gobarar da ta tashi a sakamakon motar dakon mai dake kokarin sauke mai, ta tashi cikin ‘yan mintuna kadan zuwa sa’o’i, ta kuma ba zu zuwa wani gini mai hawa uku daura da ofishin ‘yan sanda na Alakara, Mushin, Legas.

“Ba a rasa rai ba kuma babu wanda ya jikkata. An samu nasarar shawo kan gobarar. Ana ci gaba da kokarin ceto ginin mai hawa uku daga cinyewa gaba daya. An ajiye abubuwa kaÉ—an.”

Kazalika, hukumar kashe gobara ta jihar Legas, ta ce hukumar ta tara jami’anta zuwa wurin da lamarin ya faru domin ganin lamarin ya faru.

thisday newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp