fidelitybank

Gobara ta kashe mutane 18 wajen tace man fetur na sata

Date:

Gobara a wurin tace man fetur na sata ta kashe akalla mutum 18 a ƙauyen Ibaa na karamar hukumar Emuoha da ke jihar Ribas.

Wani ganau a yankin ya faɗa wa gidan talabijin na Channels cewa gobarar ta auku ne lokacin da ɗaya daga cikin kwantenoni da ake zuba tataccen mai ya kama da wuta.

Ya ce ba a kai ga gano adadin waɗanda lamarin ya rutsa da su ba, amma ana da yakinin cewa akwai mutane da dama a wurin.

Jami’an tsaro na Cibil Defence sun tabbatar da faruwar lamarin a ranar Talata, inda suka ce mutum 18 sun mutu a lamarin.

Channels Television gathered that the incident occurred late Sunday night when some people in the community were scooping petroleum products.

Wata sanarwa da jami’an suka fitar, ta ce waɗanda lamarin ya rutsa da su sun ƙone kurmus.

Gobarar ta kuma jikkata mutum 25.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp