fidelitybank

Gobara ta kashe jariri ɗan wata 2 da mace mai juna 2

Date:

Wani jariri dan watanni biyu, mace mai juna biyu, da wasu mutane biyu sun mutu a wani hatsarin gobara da ya afku a Bonny/Nembe/Bille Jetty da ke Fatakwal a jihar Rivers da safiyar ranar Litinin.

POLITICS NIGERIA ta samu labarin cewa, jiragen ruwa kusan 60 ne suka kone a gobarar.

Wutar ta tashi ne da misalin karfe biyu na safe. Duk da cewa ba a san musabbabin tashin gobarar wanda shi ne karo na biyu cikin kasa da wata hudu ba, amma wasu mazauna yankin sun ce, watakila ba a rasa nasaba da ma’ajiyar man fetur da aka tace ba bisa ka’ida ba a jirgin, wanda aka fi sani da kpofire a cikin jirgin.

Gobara ta karshe da ta barke a jirgin dai ta faru ne a watan Nuwambar shekarar 2021. Mutane da dama ne suka kone tare da kona dukiyoyin da aka kiyasta kimanin miliyoyin Naira.

Jetty galibi wurin jigilar jama’a ne ga dubban mazauna da ke tafiya daga Fatakwal ta teku zuwa Bonny, Bille, Nembe, da sauran al’ummomin kogi.

fg spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...
X whatsapp