fidelitybank

Gobara ta kama a ofishin hukumar WAEC

Date:

An samu tashin gobara da sanyin safiya a hukumar jarrabawar Afirka ta Yamma (WAEC) da ke Yaba, ofishin kasa da ke Legas.

Wani rahoto da aka sanyawa hannu a gidan rediyon Legas Bond FM, ya nuna cewa jami’an kashe gobara daga Jami’ar Legas (UNILAG) da Kwalejin Fasaha ta Yaba (YABATECH) sun isa wurin da lamarin ya faru domin kashe gobarar har zuwa lokacin gabatar da rahoton.

Wani ganau ya ce an ga wasu ma’aikatan Majalisar da ake kyautata zaton sun makale ne a tsakanin wasu benaye suna yunkurin tsallakewa ta tagar babban bene mai hawa 12 domin tserewa shakewa.

Har yanzu kawo wannan lokacin babu wani karin bayani daga bakin mahukuntan.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp