fidelitybank

GOBA ta nada Dan Majen Kano Alhaji Yahya Inuwa Abbas a matsayin uban kungiya

Date:

Kungiyar tsofaffi daliban makarantar Gwale (GOBA) ta nada Dan Majen Kano, Hakimin Gwale, Alhaji Yahya Inuwa Abbas, a matsayin babban uban kungiyar.

KANO FOCUS ta rawaito cewa hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun sakataren yada labarai na kasa, Bashir Habib Yahya, a ranar Litinin.

Sanarwar ta ce shugaban kungiyar na kasa, Injiniya Hassan Abdulkadir ya bayyana hakan a yayin taron shekara-shekara na kungiyar.

Injiniya Abdulkadir ya bayyana cewa, sauran kwamitocin amintattu dailimi sun hadar da Malam Imam Ahmad, Zubair Galadanchi da Alhaji Bello Idris Danmaisoro a matsayin shugabannin kwamitocin biyu.

A nasa jawabin shugaban kungiyar, wanda kuma shi ne shugaban kwamitin amintattu da kwamitocin dattawa, Malam Imam Ahmad Zubair Galadanchi ya yabawa alkawura da kokarin shugabannin kungiyar na baya da na yanzu.

Ya ci gaba da cewa tare da sadaukarwa da sha’awar shuwagabannin da suka gabata da sadaukarwar daukacin ‘ya’yan kungiyar, matakin da a ka samu ya zuwa yanzu ya tabbata.

legit.ng.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

ÆŠan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai Æ™arfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haÉ—aka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp