fidelitybank

GOBA ta nada Dan Majen Kano Alhaji Yahya Inuwa Abbas a matsayin uban kungiya

Date:

Kungiyar tsofaffi daliban makarantar Gwale (GOBA) ta nada Dan Majen Kano, Hakimin Gwale, Alhaji Yahya Inuwa Abbas, a matsayin babban uban kungiyar.

KANO FOCUS ta rawaito cewa hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun sakataren yada labarai na kasa, Bashir Habib Yahya, a ranar Litinin.

Sanarwar ta ce shugaban kungiyar na kasa, Injiniya Hassan Abdulkadir ya bayyana hakan a yayin taron shekara-shekara na kungiyar.

Injiniya Abdulkadir ya bayyana cewa, sauran kwamitocin amintattu dailimi sun hadar da Malam Imam Ahmad, Zubair Galadanchi da Alhaji Bello Idris Danmaisoro a matsayin shugabannin kwamitocin biyu.

A nasa jawabin shugaban kungiyar, wanda kuma shi ne shugaban kwamitin amintattu da kwamitocin dattawa, Malam Imam Ahmad Zubair Galadanchi ya yabawa alkawura da kokarin shugabannin kungiyar na baya da na yanzu.

Ya ci gaba da cewa tare da sadaukarwa da sha’awar shuwagabannin da suka gabata da sadaukarwar daukacin ‘ya’yan kungiyar, matakin da a ka samu ya zuwa yanzu ya tabbata.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuÉ—in...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp