fidelitybank

Giwaye sun kashe manoma 5 a wani farmaki da suka kai a Mozambique

Date:

Wasu Giwaye sun kashe mutum biyar a wani farmaki da suka kai wa manoma yayin da suke girbin amfanin gonarsu a wani kauye da ke gundumar Macomia a Arewacin lardin Cabo Delgado a Mozambique.

Wasu daga cikin wadanda suka gudu a lokacin da giwayen suka kai harin, bayan sun koma ne suka ga gawawwakin ‘yan uwansu da giwayen suka tattake.

Bayanai sun nuna cewa mutanen a da ‘yan gudun hijira ne wadanda ba su dade da komawa kauyen nasu ba.

Lardin Cabo Delgado, wuri ne da yake fama da matsalar mayaka masu ikirarin jihadi tun 2017, abin da ya tilasta wa dubban mutane tserewa daga gidajensu. In ji BBC.

Gundumar Macomia tana makwabtaka da gandun-daji na Quirimbas na kasa, wanda tsawon shekaru ba a samu irin wannan hari na giwaye ba, har ma a lokacin da masu da’awar jihadi ke kai hare-hare.

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulÉ—a da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu Æ™awayen Amurka za su É—anÉ—anar kuÉ—arsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...
X whatsapp