fidelitybank

Girgizar kasar Myanmar ta kashe Masallata 170

Date:

A yayin da aka yi kiran sallah a birnin Sagaing a ranar Juma’ar da ta gabata, ɗaruruwan Musulmai ne suka gaggauta zuwa masallatai biyar da ke birnin da ke tsakiyar Myanmar.

Sun tafi domin yin sallar Juma’ar ƙarshe a watan Ramalana, ƴan kwanaki gabannin bikin sallar idi.

Sai dai ƙarfe 12:51 agogon ƙasar, sai aka samu girgizar ƙasa. masallatai uku suka rushe, cikinsu har da mafi girma na Myoma, kuma kusan dukanin mutanen da ke ciki suka mutu.

Can wasu ɗaruruwan kilomita a masallacin Soe Nay Oo da ke garin da ke bakin iyakar Thailand na Mae Sot, shi ma girgizar ƙasar ta shafe shi.

Kwana ɗaya bayan girgizar ƙasar ne tsohon limamin masallacin Myoma ya gano cewa kimanin mutane 170 ciki har da ƴan uwansa da abokai da masu binsa sallah a baya, duka sun mutu a cikin masallacin.

Wasu daga cikinsu ƙusoshi ne a ƙungiyar al’ummar musulmi.

Fiye da mutane 2,700 ne suka mutu a girgizar ƙasar da ta auku a kusa da Sagaing da Mandalay, birni na biyu mafi girma a Myanmar.

Adadin waɗanda suka mutu a girgizar ƙasar na ƙaruwa, yayin da ake ci gaba da tono gawawwaki daga ƙarƙashin baraguzai.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp