fidelitybank

Girgizar Kasa: Sama da mutane 28,000 sun mutu a Syria da Turkiyya

Date:

Adadin mutanen da suka mutu sakamakon bala’in girgizar ƙasar da ya afka wa ƙasashen Turkiyya da Siriya ya zarta 28,000, yayin da ake ci gaba da aikin ceto.

To sai dai fatan samun ƙarin masu numfashi na gamuwa da cikas yayin da ake samun rahotonnin rashin zaman lafiya a wasu yankunan kudancin Turkiyya, lamarin da ke yin barazana ga masu aikin ceton kamar yadda wasu ƙungiyoyin agaji uku suka bayyana..

Ƙungiyar agaji ta ƙasar Jamus da takwararta ta ƙasar Austria sun dakatar da ayyukansu ranar Asabar, sakamakon abin da suka kira rikici tsakanin wasu ƙungiyoyi a yankin.

Wani jami’in ceto ya ce ana fargabar ƙaruwar tabarɓarewar tsaro, yayin da jigilar kayan abinci zuwa yankin ke gamuwa da cikas.

Shugaban Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya ce zai yi amfani da ƙarfi wajen ladabtar da duk wanda yake ƙoƙarin karya doka.

Aƙalla gidaje 6,000 ne suka rushe a Turkiyya, lamarin da ke ɗiga ayar tambaya game gwamnatin Recep Tayyip Erdogan za ta iya yin abin da ya kamata domin kare rayuka.

Majalisar Ɗinkin Duniya ta bayyana girgizar ƙasar da ‘mummunan bala’in’ da yankin ya taɓa gani cikin shekarar 100.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...
X whatsapp