fidelitybank

Girgizar Kasa: An tsinci gawar ɗan wasan Ghana Atsu a Turkiyya

Date:

An tsinci gawar ɗan wasan Ghana Christian Atsu, a ƙarƙashin ɓaraguzan gidansa, kamar yadda wakilin ɗan wasan ya bayyana, kusan makonni biyu bayan da girgizar ƙasa ta afka wa Turkiyya da Siriya.

Atsu mai shekarar 31 ya yi wasanni a ƙungiyoyin Chelsea da Newcastle.

Tun bayan girgizar ƙasar – da ta lalata gidaje da dama a birnin Hayat inda ɗan wasan ke zaune – ba a sake jin ɗuriyar ɗan wasan ba.

Tun da farko ƙungiyarsa ta bayyana cewa an kuɓutar da shi da munanan raunuka, to sai dai daga baya, wakilinsa ya tabbatar da cewa ba a ceto shi ba.

“Cikin mummunan tashin hankali da firgice, nake sanar da masu yi wa Atsu fatan alkairi cewa an gano gawarsa da safiyar yau,” kamar yadda wakilinsa Nana Sechere ya bayyana a shafinsa na Tuwita.

“Ina miƙa sakon ta’aziyyata ga iyalai da masoyansa. ina kuma so na yi amfani da wannan dama wajen mika godiya ga duka mutane game da addu’o’i da goyon bayan da suke ba shi”.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...
X whatsapp