fidelitybank

Girgizar Kasa: An kama mutane 12 a cikin ‘yan kwangilar gini 13 a Turkiyya

Date:

Jami’an Turkiyya, sun ce, sun bayar da izinin kama mutum 113 saboda hannu a aikin gine-ginen da suka rufta a lokacin girgizar ƙasar da ta afku ranar Litinin.

‘Yan sandan ƙasar sun kama akalla mutum 12, ciki har da masu kwangilar gine-ginen.

Tashe-tashen hankula na kawo tsaiko ga aikin ceton a wasu sassan kudancin Turkiyya,

Adadin waɗanda aka tabbatar da mutuwarsu a Turkiyya da Siriya ya zarta 30,000.

Ana sa ran samun ƙarin mutanen da za a kama a ƙasar, lamarin da ake ganin tamkar ɗora alhakin bala’in kan wasu mutane daban.

Masana sun kwashe shekaru suna gargaɗin cewa sabbin gine-gine a ƙasar suna cikin hatsari sakamakon wasu tsare-tsaren gwamnati da ke kunshe da rashawa a cikinsu. A cewar BBC.

Waɗannan tsare-tsare suna yi wa ‘yan kwangila afuwa waɗanda a wasu lokuta ke yi wa dokokin gine-ginen ƙasar karan-tseye, a ƙoƙarinsu na haɓaka gine-gine, ciki har da yankunan da ke da hatsarin samun girgizar ƙasa.

Dubban gine-gine ne dai suka rushe a lokacin girgizar ƙasar da ta afku a ƙasar, lamarin da ya sa ake ɗiga ayar tamabaya game da cewa ko rashin bin ƙa’idar gine-gine ce ta haddasa munana bala’ain.

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp