fidelitybank

Gini ya turmushe mutane uku a Rivers

Date:

Mutum uku sun mutu bayan da wani gini da ba a ƙarasa ba ya faɗi a garin Ngbodo a ƙaramar hukumar Ikwerre na jihar Rivers da ke kudu maso kudancin Najeriya.

Rahotonni sun ce faduwar ginin mai hawa biyu ya yi sanadin mutuwar leburori uku da ke aikin ginin.

Karanta Wannan: An ceto mutane 24 da ginin Abuja ya danne su

Babban kwamandan hukumar tsaro ta Civil Defense na jihar Michael Ogar wanda ya jagoranci jami’an hukumar wajen aikin ceto leburorin, ya danganta lamarin da rashin amfani da ingantattun kayan aikin gini.

A wata sanarwar da hukumarsa ta fitar ta ce binciken farko ya nuna cewa rodi da filoli da bulon da aka yi amfani da su wajen ginin ba su da ingancin da ake buƙata.

Faɗuwar gine-gine musamman waɗanda ba a kammala ba, ba sabon abu ba ne a kasar nan, domin kuwa ko a cikin makon da ya gabata ma wani ginin da ba a kammala ba ya fadi a Abuja babban birnin ƙasar.

general news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp