fidelitybank

Gini ya kashe mutane biyu a Kano

Date:

Hukumar kashe gobara ta jihar Kano, ta tabbatar da mutuwar mutane biyu sakamakon ruftawar wani gini da ya afku a karamar hukumar Nomansland Faage dake jihar.

Jami’in hulda da jama’a na hukumar Saminu Yusuf Abdullahi ya ce kawo yanzu an ceto mutane biyu da ransu aka kai su asibiti, yayin da biyu kuma suka mutu yayin da ake ci gaba da aikin ceto.

Ya bayyana cewa lamarin da ya kai ga rugujewar ginin ya faru ne a ranar Alhamis da misalin karfe 2 na safe yayin da aka yi ruwan sama kamar da bakin kwarya.

An ce ginin ya ruguje ne sakamakon ambaliya da ruwan ya yi wanda ya shafi ginin da ke kusa da mashigar ruwa.

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Kano ta bayyana a ranar Laraba cewa mutane 31 ne suka mutu sannan kuma gidaje 5,280 suka lalace sakamakon ambaliyar ruwa a jihar.

vanguard newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp