fidelitybank

Gini ya kashe mutane 3 a jihar Legas

Date:

Akalla mutane uku ne aka tabbatar sun mutu sakamakon ruftawar wani gini mai lamba 13 Wilson Mba Street, Estate Estate Maryland, jihar Legas.

Lamarin ya faru ne a daren ranar Alhamis.

A cewar Vanguard, jami’an hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Legas, LASEMA, na ci gaba da aikin ceto a inda lamarin ya faru.

Babban sakataren hukumar LASEMA, Femi Oke-Osanyitolu, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya ce an ceto mutane biyu da ransu daga baraguzan ginin.

ā€œAn gano manyan maza uku da suka mutu, an ceto manya maza biyu da ransu, sai kuma wani babba namiji da ya makale a karkashin baraguzan hukumar LASEMA da hukumar kashe gobara ta jihar Legas.

ā€œDukkan mutanen shida ma’aikatan wurin ne. Suna samun kulawa kafin asibiti a wurin yayin da aka tuntubi SEHMU don ragowar mutanen 3 da suka mutu,ā€ Oke-Osanyitolu ya tabbatar.

Jaridar DAILY POST ta ruwaito cewa an samu rugujewar gine-gine a jihar Legas da wasu sassan kasar nan.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ę“ansandan jihar Kaduna, sun buʙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ʙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ā€˜Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ʙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ā€˜yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp