fidelitybank

Gini ya danne mutane 4 yayin da 30 suka jikkata a Yobe

Date:

Gwamna Mai Mala Buni na Yobe ya jajantawa iyalan wadanda wani masallaci da ya rufta a garin Machina da ke karamar hukumar Machina a jihar.

Buni, wanda mataimakinsa, Alhaji Idi Gubana ya wakilta, ya bayyana lamarin a matsayin abin takaici da ban tsoro yayin da ya kai ziyarar jaje a ranar Lahadi a Machina.

Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewa, masallacin da aka shafe kimanin shekaru hudu ana ginin, ya ruguje ne a ranar 31 ga watan Maris, inda mutane hudu suka mutu yayin da wasu 30 suka samu raunuka daban-daban.

Yayin da yake addu’ar Allah ya jikan wadanda suka rasu, Buni ya bayyana shirin gwamnati na tallafa wa al’umma domin samun nasarar kammala aikin.

Shi ma da yake nasa jawabin, Sheikh Khalifa Fatihu ya bayyana cewa, aikin da aka tsara shi da masallaci da kuma cibiyar Musulunci, ya kaddamar da shi ne tare da goyon bayan al’ummar yankin domin tunawa da ‘Sheik Mohammad Gibirima’, mahaifinsa marigayi.

Fatihu ya yabawa gwamnatin Yobe bisa yadda ta nuna damuwa da jajircewa.

Ya roki a ci gaba da addu’ar zaman lafiya da ci gaban jihar da kasa baki daya.

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu Æ™awayen Amurka za su É—anÉ—anar kuÉ—arsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta É—aure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp