fidelitybank

Gidauniya ta za ta mayar da kai wajen koyar da wasanni da samar da ilimi a Najeriya – Dan wasan Dortumnd

Date:

Ɗanwasan ƙwallon ƙafa na ƙungiyar Dortmund da ke Jamus, Karim Adeyemi ya buɗe gidauniya a Najeriya.

Adeyemi, wanda yanzu yake wakiltar tawagar ƙasar Jamus, asalinsa ɗan Najeriya, kasancewar mahaifinsa ɗan Najeriya ne.

Ya buɗe gidauniyar ne a birnin Ibadan da ke jihar Oyo, ya ce gidauniyar za ta mayar da hankali kan koyar da wasanni da ilimi.

A kwanakin baya da ya ziyarci Najeriya, Adeyemi ya shaida wa BBC cewa nan gaba yana tunanin komawa taka leda a gasar Premier ta Ingila.

A gasar zakarun turai ta bana, ɗanwasan ya zura ƙwallo uku rigis a ragar ƙungiyar Celtic a wasan da suka fafata.

A game da gidauniyar, ya ce, “na san yadda rayuwa take a nan Najeriya da kuma yadda rayuwa take a Jamus. Na daɗe ina da tunanin idan na samu ɗaukaka ta hanyar ƙwallon ƙafa, zan koma asalina a Najeriya in taimaka wa mutane. Ba zan taɓa mantawa da asalina ba. Wannan babban abin alfahari ne,” in ji shi.

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp