fidelitybank

Gidaje 800 sun samu kyautar tukwanen gas ɗin girki masu nauyin kilo 12.5 a Enugu

Date:

 

Kamfanin gas ɗin girki mai suna ‘Second Coming Nigeria Ltd.’ ya rabawa gidaje 800 tukwanen gas masu nauyin kilo 12.5 cike da gas ɗin kyauta a Jihar Enugu a ranar Litinin.
Wadanda su ka amfana da kyautar sun fito ne da ga Amechi da ke Enugu ta kudu da kuma Agbani da ke Ƙaramar Hukumar Nkanu ta yamma.
Da ya ke jawabi yayin rabon tukwanen gas din, Manajan kamfanin,  Ogochukwu Ezeonyigbo, ya ce kyautar wani ɓangare ne na tsarin hidimtawa al’umma na kamfanin.
A cewar Ezeonyigbo, Dakta Basil Ogbuanu, Manajan-Daraktan kamfanin ne ya bada umarnin a raba tukwanen domin a saukakawa masu siyen kayan A jihar.
Ta ƙara da cewa an yi rabon ne tare da haɗin gwiwar gwamnatin jihar.

the sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp