fidelitybank

Gidaje 800 sun samu kyautar tukwanen gas ɗin girki masu nauyin kilo 12.5 a Enugu

Date:

 

Kamfanin gas ɗin girki mai suna ‘Second Coming Nigeria Ltd.’ ya rabawa gidaje 800 tukwanen gas masu nauyin kilo 12.5 cike da gas ɗin kyauta a Jihar Enugu a ranar Litinin.
Wadanda su ka amfana da kyautar sun fito ne da ga Amechi da ke Enugu ta kudu da kuma Agbani da ke Ƙaramar Hukumar Nkanu ta yamma.
Da ya ke jawabi yayin rabon tukwanen gas din, Manajan kamfanin,  Ogochukwu Ezeonyigbo, ya ce kyautar wani ɓangare ne na tsarin hidimtawa al’umma na kamfanin.
A cewar Ezeonyigbo, Dakta Basil Ogbuanu, Manajan-Daraktan kamfanin ne ya bada umarnin a raba tukwanen domin a saukakawa masu siyen kayan A jihar.
Ta ƙara da cewa an yi rabon ne tare da haɗin gwiwar gwamnatin jihar.

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp