fidelitybank

Gidaje 800 sun samu kyautar tukwanen gas ɗin girki masu nauyin kilo 12.5 a Enugu

Date:

 

Kamfanin gas ɗin girki mai suna ‘Second Coming Nigeria Ltd.’ ya rabawa gidaje 800 tukwanen gas masu nauyin kilo 12.5 cike da gas ɗin kyauta a Jihar Enugu a ranar Litinin.
Wadanda su ka amfana da kyautar sun fito ne da ga Amechi da ke Enugu ta kudu da kuma Agbani da ke Ƙaramar Hukumar Nkanu ta yamma.
Da ya ke jawabi yayin rabon tukwanen gas din, Manajan kamfanin,  Ogochukwu Ezeonyigbo, ya ce kyautar wani ɓangare ne na tsarin hidimtawa al’umma na kamfanin.
A cewar Ezeonyigbo, Dakta Basil Ogbuanu, Manajan-Daraktan kamfanin ne ya bada umarnin a raba tukwanen domin a saukakawa masu siyen kayan A jihar.
Ta ƙara da cewa an yi rabon ne tare da haɗin gwiwar gwamnatin jihar.

news today in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp