fidelitybank

Ghana ta tisa keyar dan Najeriya zuwa Amurka domin fuskantar hukunci

Date:

An tasa keyar wani dan Najeriya daga Ghana zuwa Amurka, bisa zarginsa da hannu a zamba da satar bayanai kan wasu da aka kashe a Arewacin Ohio, da sauran wurare.

Hukumar ‘yan sandan Ghana ta kama Blessing Adeleke mai shekaru 31 a birnin Accra a ranar Litinin, 14 ga Maris, 2022.

Yana fuskantar tuhume-tuhume 17 da suka hada da hada baki da zamba a banki da kuma laifuka 16 na zamba a banki ta hanyar amfani da kasuwanci ta yanar gizo.

A cewar Ma’aikatar Shari’a ta Amurka, Adeleke ya yi aiki a matsayin ma’aikacin kantin sayar da kaya a tsakanin Janairu, 2014 da Oktoba, 2016 wanda aka sayar da bayanan da ba su dace ba, kamar lambobin kuɗi da bayanan sirri (PII).

sun news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp