fidelitybank

Ghana ta fitar da ‘yan wasan da za su tunkari Najeriya

Date:

Kocin Black Galaxies ta Ghana, Mas-Ud Didi Dramani, ya fitar da tawagar ‘yan wasa 32 da zai buga da Najeriya wasan neman tikitin shiga gasar cin kofin Nahiyar Afrika (CHAN) na shekarar 2025.

A cewar wani bayani a shafin yanar gizon hukumar kwallon kafa ta Ghana (GFA), kungiyar za ta yi zango ne a Cibiyar Kwallon Kafa ta Ghanan da ke Prampram.

Kungiyar za ta yi matakai uku daban-daban na motsa jiki kafin wasan.

Ghana za ta karbi bakuncin wasan farko a ranar Asabar 21 ga watan Disamba, 2024, kuma za a buga wasan na biyu tsakanin 27-29 ga Disamba, 2024.

Wadanda suka yi nasara gaba daya za su tsallake zuwa CHAN 2025 wanda Kenya, Uganda da Tanzania za su dauki nauyin shiryawa.

Kungiyar Black Galaxies ta hana Najeriya samun tikitin shiga gasar a shekarar 2023.

nnn-news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka Æ´an Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar HaÉ—in kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran Æ™asa za ka mayar da kai ba zaÉ“en 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp