fidelitybank

Ghana ta fatattaki dokar sanya takunkumi

Date:

Gwamnatin kasar Ghana ta janye dokar sanya takunkumi a fadin kasar.

Shugaban kasar, Nana Akufo-Addo, ya sanar da matakin a jiya Lahadi, yana mai bayar da misalin cewa, a yanzu an samu raguwa sosai na masu kamuwa da cutar korona.

Kazalika shugaban ya kuma cire bukatar gabatar da katin shaidar allurar rigakafin korona ga matafiyan da suka isa kasar a filin jirgin saman kasar da ke Accra.

Daga nan ya bukaci al’ummar kasar da su ci gaba da kula da tsabtar kansu da ma muhallansu da kuma kaucewa shiga taron jama’a.

Adadin masu kamuwa da cutar ya fara raguwa sosai tun daga karshen shekarar data wuce.

Ya zuwa yanzu an samu mutum kusan dubu dari da sittin da daya da suka taba kamuwa da korona a kasar.

Ghana dai ta shiga cikin jerin kasashen Afirka da suka sassauta dokokin korona duk da gargadin da Hukumar Lafiya ta Duniya ta yi cewa dage dokokin ya yi kusa.

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp