fidelitybank

Gerrard ya tafi Turkiyya zuwa sabuwar ƙungiya

Date:

Tsohon dan wasan tsakiya na Ingila, Steven Gerrard ya tafi Istanbul don tattaunawa da Trabzonspor.

Gerrard bai da aiki tun bayan da Aston Villa ta kore shi a ranar 20 ga Oktoba.

Dan wasan mai shekaru 42 bai kai shekara daya a matsayin kocin kungiyar ta Premier ba, bayan da ya koma daga Rangers ya fara aiki a gasar firimiyar Ingila.

An danganta Gerrard da aikin Poland a farkon wannan shekarar, bayan da hukumar FA ta kasar ta yanke shawarar kin sabunta kwantiragin Czeslaw Michniewicz.

Amma daga baya Poland ta nada Fernando Santos.

A cewar kafar yada labaran Turkiyya Karar, Gerrard ya ziyarci Istanbul a farkon wannan mako domin cin abincin dare tare da Ertugrul Dogan, wanda ke neman zama shugaban Trabzonspor.

Kungiyar tana matsayi na shida a gasar Super Lig ta kasar Turkiyya, bayan da ta samu nasara a wasanni 11 cikin 23 da ta buga.

Rahotanni sun ce Dogan ya yi alkawarin daukar Gerrard a matsayin koci idan ya lashe zabe mai zuwa.

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp