fidelitybank

Gerrard ka iya komawa Rangers daga Al-Ettifaq

Date:

Steven Gerrard na iya komawa Rangers yayin da kungiyar ta Scotland ta fara neman sabon koci.

Rangers ta kori Philippe Clement a matsayin kocinta bayan da suka sha kashi a hannun St. Mirren da ci 2-0 a watan Fabrairu.

Gerrard, wanda ya bar Al-Ettifaq a watan Janairu, an yi hasashen zai koma tsohuwar kungiyarsa, amma an nada Barry Ferguson a matsayin kocin rikon kwarya na sauran kakar wasanni.

Bayan da ta sha kashi a hannun abokiyar hamayyarta Celtic a gasar cin kofin, yanzu Rangers ta kara matsa kaimi wajen neman sabon koci na dindindin.

Kuma a cewar jaridar The Telegraph, Gerrard a cikin jerin sunayen ‘yan takarar kocin.

Sauran ‘yan takarar sun hada da tsohon kocin Wolves Gary O’Neil, da tsohon manajan garin Luton, Rob Edwards da kuma Russell Martin.

Babu wadanda aka fi so a tseren kamar yadda kulob din Scotland ke son yin nazari a hankali kafin yin kiransu na karshe.

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar É—an wasan...

Sojoji sun kashe rikaken dan Bindiga Dan Dari Biyar a Sokoto

Dakarun Operation FANSAR YANMA sun yi nasarar fatattakar wani...

An kashe utane 30 a yakin Thailand da Cambodia

An shiga kwana na uku na faÉ—an kan iyaka...

Ba mu Æ™ayyade shekarun shiga Æ™aramar sakandare JSS1 – Ma’aikatar Ilimi

Ma'aikatar Ilimi a Najeriya ta musanta rahoton da wasu...

Ido da Ido na ga yadda Sojojin Isra’ila ke kashe Falasdinawa – Tsohon Sojin Amurka

Wani tsohon sojan Amurk ya ce, ya ga yadda...

‘Yan majalisar Birtaniya 220 na neman Æ™asar ta amice da Æ™asar FalasÉ—inu

'Yan majalisar Birtaniya 220 sun nemi gwamnatin ƙasar ta...

Buhari yaki karbar kyautar Agogon lu’u-lu’u da jirgin sama – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban Najeriya Muhammad Buhari,...

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ƴansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...

Fadar shugaban kasa ta mayar da martani kan Kwankwaso

Fadar shugaban kasa, ta mayar wa tsohon gwamnan Kano...

Barau FC ta naÉ—a Ladan Bosso sabon kocinta

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Barau FC ta sanar da...

Am fara dawo da ‘yan Najeriya daga Afrika ta Tsakiya

Hukumomi a Najeriya sun ce, sun fara ƙoƙarin mayar...

G-Fresh da Hamisu Breaker sun samu gurbi kurkuku bayan sun watsa Naira

Babbar kotun tarayya da ke jihar Kano É—aure shahararrun...
X whatsapp