fidelitybank

Gazawar APC na karawa Tinubu bakin jini – Sanata Shehu Sani

Date:

Tsohon dan majalisar dokoki kuma mai sharhi kan al’umma, Sanata Shehu Sani, ya yi zargin cewa gazawar gwamnatin APC mai mulki na kara wa Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar bakin jini.

Bayanin nasa na kunshe ne a wani sako da ya wallafa a shafin sa na Twitter da aka tabbatar a ranar Alhamis.

Sani ya kuma yi ikirarin cewa Tinubu na fuskantar wani abu da ya bayyana a matsayin aiki mai sarkakiya, mai cin karo da juna da kuma rashin jin dadi na kare gazawar jam’iyyarsa ta APC yayin da a lokaci guda kuma ya yi alkawarin zai banbanta.

Ya rubuta cewa, “Mafi rikitarwa, sabani da rashin jin dadi na dan takarar shugaban kasa na jam’iyya mai mulki shi ne na kare gazawar jam’iyya mai mulki kuma a lokaci guda ya yi alkawarin zama daban.”

spw

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp