fidelitybank

Gaskiya ne muna ganawa da Obi domin haɗewa tare – Kwankwaso

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar New Nigeria People Party (NNPP), Rabi’u Kwankwaso, a ranar Asabar, ya ce, jam’iyyarsa na tattaunawa da jam’iyyar Labour da kuma dan takararta na shugaban kasa, Peter Obi, kan yiwuwar kafa kawancen hadin gwiwa a babban zaben badi.

“Gaskiya muna tattaunawa da Peter Obi kuma wani kwamiti yana aiki don duba yadda za a yi hadaka a tsakaninmu.
Abokai da ’yan uwa suna ta tafe suna tattaunawa kan shirin hadewar,”. Kwankwaso ya kara da cewa.

Hadakar dai tana da muhimmanci domin kamar yadda kuke gani jam’iyyar APC mai mulki da kuma jam’iyyar adawa ta PDP, ba su zabi ‘yan takarar su daga yankin Kudu maso Gabas ba, inji Kwankwaso.

Jam’iyyar NNPP ta Kwankwaso tana da dimbin magoya baya a Arewacin kasar nan, musamman yankin Arewa maso Yamma yayin da Mista Obi ya fice daga PDP kwanan nan ya koma jam’iyyar Labour Party.

Sai dai kuma, a bisa ka’ida ba abu ne mai yuwuwa a yi hadakar tsakanin bangarorin biyu, kafin babban zaben shekara mai zuwa.

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon ɗan takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...

Jihohin Najeriya tara da za a iya samun ambaliya ciki harda Kano

Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya Nimet, ta yi hasashen...

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...
X whatsapp