fidelitybank

Gaskiya ne muna ganawa da Obi domin haɗewa tare – Kwankwaso

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar New Nigeria People Party (NNPP), Rabi’u Kwankwaso, a ranar Asabar, ya ce, jam’iyyarsa na tattaunawa da jam’iyyar Labour da kuma dan takararta na shugaban kasa, Peter Obi, kan yiwuwar kafa kawancen hadin gwiwa a babban zaben badi.

“Gaskiya muna tattaunawa da Peter Obi kuma wani kwamiti yana aiki don duba yadda za a yi hadaka a tsakaninmu.
Abokai da ’yan uwa suna ta tafe suna tattaunawa kan shirin hadewar,”. Kwankwaso ya kara da cewa.

Hadakar dai tana da muhimmanci domin kamar yadda kuke gani jam’iyyar APC mai mulki da kuma jam’iyyar adawa ta PDP, ba su zabi ‘yan takarar su daga yankin Kudu maso Gabas ba, inji Kwankwaso.

Jam’iyyar NNPP ta Kwankwaso tana da dimbin magoya baya a Arewacin kasar nan, musamman yankin Arewa maso Yamma yayin da Mista Obi ya fice daga PDP kwanan nan ya koma jam’iyyar Labour Party.

Sai dai kuma, a bisa ka’ida ba abu ne mai yuwuwa a yi hadakar tsakanin bangarorin biyu, kafin babban zaben shekara mai zuwa.

naija news today legits

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp