fidelitybank

Ganduje zai yi duk mai yuwa wajen sanya hannu a rataye makasan Hanifah – Gwamnati

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar wa al’umma cewa, za ta kammala dukkan shari’a kan hukuncin da aka yanke wa Abdulmalik Tanko da Hashimu Isiyaku, wadanda suka kashe Hanifa Abubakar.

Da yake mayar da martani a taron manema labarai a ranar Alhamis, babban lauyan gwamnati kuma kwamishinan shari’a a Kano, Musa Abdullahi Lawan ya kawar da damuwar jama’a kamar yadda ya tabbatar wa Gwamna Ganduje a shirye yake ya cika alkawarin da ya dauka.

Lawan ya tunatar da cewa, duk da cewa hukumar kula da gyaran hali ta Najeriya ce, ke da alhakin bayar da takardar shaidar, ya ce, za a ba da irin wannan tanadin ne kawai bayan cikar kwanaki 90 na daukaka kara.

Babban Lauyan ya bayyana cewa, duk da hukuncin da aka yanke, mutanen biyu da aka yankewa hukuncin suna da damar neman daukaka kara kan hukuncin da karamar kotu ta yanke.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp