fidelitybank

Ganduje ya yi garambawul a gwamnatinsa

Date:

Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje, ya amince da nadin Malam Usman Muhammad a matsayin shugaban ma’aikata na jihar.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban sakataren yada labaran sa Abba Anwar ya fitar jiya.

Anwar ya ce, gwamnan ya kuma amince da nadin sabbin sakatarorin dindindin guda hudu a ma’aikatan gwamnatin jihar.

Ya ce, Muhammad ya kasance babban sakatare a ma’aikatar yada labarai kafin nadin nasa.

Sabbin Sakatarorin Dindindin sun hada da Muhammad Shehu, wanda har zuwa lokacin da aka nada shi, shi ne Daraktan Bincike da Kididdiga na Hukumar Kula da Hanyoyi ta Jihar (KARMA).

Sauran su ne,vMalam Magaji Lawan wanda shi ne Daraktan kudi da asusu na ma’aikatar kudi kafin nadin sa.

Saura biyun su ne, Bilyaminu Zubairu, da Malama Mairo Dambatta,” in ji Anwar.

Yace nade-naden ya fara aiki ne nan take.

vgn news 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp