fidelitybank

Ganduje ya sake baiwa Baffa sabon mukami a Kano

Date:

Gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya naɗa Baffa Babba Ɗan’agundi a matsayin shugaban hukumar kare haƙƙin masu saye da sayarwa a jihar Kano.

Bai wa Alhaji Baffa mukamin ya zo ne bayan tabbatar da jajircewarsa wajen riƙe mukamin da ya yi a baya.

A wata sanarwa da babban sakataren yaɗa labaran gwamnan Kano Malam Abba Anwar ya sanyawa hannu, sanarwar ta ce bai wa Baffa muƙamin zai fara aiki ne nan take.

Alhaji Baffa Ɗan’agundi shugaban hukumar Karota a Kano, zai ci gaba da rike mukaman biyu tare da aiki tare.

Sai dai mukamin shugaban hukumar kare haƙƙin mai saye da sayarwar da aka bai wa Baffa na riƙo ne.

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...

Isra’ila ta amince da sharuɗɗan yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Isra'ila ta amince...

Buhari ba zai taɓa cin amanar Tinubu ba – Garba Shehu

Tsohon babban mataimaki na musamman kan harkokin yada labarai...

Mutane 207 ne suka mutu a ambaliyar Neja – NSEMA

Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta...

Jiga-jigan jam’iyyar PDP za su sauya sheƙa don tunkarar APC a 2027

Wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP da suka hada da tsohon...

Za a ƙaddamar da jam’iyyar hammaya da za ta tunkari APC

Gamayyar jam'iyyun adawa a ranar Talata, ta amince da...

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...
X whatsapp