fidelitybank

Ganduje ya raya matasan Kano da ayyuka – Kasar Nijar

Date:

Ministan Koyar da sana’o’i na Jamhuriyar Nijar, Kassoum Mamane Moctar, ya ce, kasarsa ta Nijar ta gamsu da irin tsare-tsare da ayyukan da gwamnatin Dr. Abdullahi Umar Ganduje ke yi, domin ci gaban matasa.

Moctar ya yi wannan jawabin ne a ranar Talata, yayin da ya kai wa Gwamna Ganduje ziyara a gidan gwamnatin Kano.

Sanarwar da babban sakataren yada labarai na mataimakin gwamnan Kano, Hassan Musa Fagge, ya fitar ta ce, Ministan ya kara da cewa tsare-tsaren na cigaban matasa da gwamnatin Kano ta fitar abin koyi ne.

Ministan ya ce, nasarorin da gwamnatin Kano ta samu a bangaren matasan, yasanya Nijar ta tura tawaga zuwa Kano, domin yin nazari kan tsare-tsaren koyar da matasa sana’o’in dogaro da kai.

A nasa jawabin Gwamna Ganduje ya ce, gwamnatinsa ta gano cewa, cigaban matasa ne ginshikin ci gaba da kawar da ayyukan laifi, shi yasa ta mayar da hankali a bangaren.

 

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...
X whatsapp