fidelitybank

Ganduje ya miƙa sunayen Kwamishinonin da majalisa za ta tantance su

Date:

Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya mika sunayen sunayen kwamishinoni ga majalisar dokokin jihar domin tantancewa.

Kakakin majalisar, Hon. Hamisu Chidari ya karanta wasikar gwamnan a zauren majalisa ranar Litinin.

Sunayen wadanda aka nada sune, Ibrahim Dan’azumi Gwarzo, Abdulhalim Liman Dan Maliki, Lamin Sani Zawiyya, Ya’u Abdullahi Yanshana, Garba Yusuf Abubakar, Yusuf Jibril Rurum, Adam Abdu Panda da Saleh Kausani.

Solacebase ta bayar da rahoton murabus din kwamishinonin guda takwas gabanin zaben fidda gwani na jam’iyyun siyasa a cikin wadanda ke da sha’awar tsayawa takara a zaben 2023 mai zuwa.

bbc naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp