fidelitybank

Ganduje ya kaddamar da aikin titin Garo da kewayen Kabo

Date:

Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano, ya kaddamar da aikin samar da tituna a garin Garo da makwaftan karamar hukumar Kabo da ke jihar.

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun babban sakataren yada labaran gwamnan, Abba Anwar, kuma aka rabawa manema labarai a Kano ranar Lahadi.

Gwamna Ganduje ya samu wakilcin kwamishinan kananan hukumomi da masarautu Murtala Sule Garo, tare da goyon bayan kwamishinan ayyuka da raya ababen more rayuwa Injiniya. Idris Wada, a wajen bikin kaddamar da aikin a ranar Asabar.

Garo ya bada tabbacin gwamnatin Ganduje za ta yi aiki ba dare ba rana, domin inganta ayyukan more rayuwa a yankunan karkara.

“Akwai hanya mai nisan kilomita 18 daga Kanye-Kabo-Dugabau, wacce ta ratsa unguwanni takwas daga cikin Unguwani goma na karamar hukumar Kabo. An fara aikin ne a cikin 2018 kuma an watsar da aikin rabin hanyar. In ji shi.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...
X whatsapp