fidelitybank

Ganduje ya kaddamar da aikin titin Garo da kewayen Kabo

Date:

Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano, ya kaddamar da aikin samar da tituna a garin Garo da makwaftan karamar hukumar Kabo da ke jihar.

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun babban sakataren yada labaran gwamnan, Abba Anwar, kuma aka rabawa manema labarai a Kano ranar Lahadi.

Gwamna Ganduje ya samu wakilcin kwamishinan kananan hukumomi da masarautu Murtala Sule Garo, tare da goyon bayan kwamishinan ayyuka da raya ababen more rayuwa Injiniya. Idris Wada, a wajen bikin kaddamar da aikin a ranar Asabar.

Garo ya bada tabbacin gwamnatin Ganduje za ta yi aiki ba dare ba rana, domin inganta ayyukan more rayuwa a yankunan karkara.

“Akwai hanya mai nisan kilomita 18 daga Kanye-Kabo-Dugabau, wacce ta ratsa unguwanni takwas daga cikin Unguwani goma na karamar hukumar Kabo. An fara aikin ne a cikin 2018 kuma an watsar da aikin rabin hanyar. In ji shi.

nnn-news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haÉ—a gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon É—an majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...

Amurka ta saka ladan dala miliyan biyar a kamo jagoran ‘yandaban Haiti

Amurka ta sanya dala miliyan biyar a matsayin lada...

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta shigar kan...

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

ÆŠanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

ÆŠanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon É—antakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...
X whatsapp