fidelitybank

Ganduje ya bayar da awa guda mukarrabansa masu neman takara su ajiye aikin su

Date:

Gabanin zaben 2023, gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayar da wa’adin sa’o’i 24 ga duk wani dan siyasa da ke neman tsayawa takara ya yi murabus daga gwamnatin sa.

A cikin wata sanarwa mai sakin layi uku mai dauke da sa hannun babban sakataren yada labaran sa, Abba Anwar ya fitar, ta ce, Ganduje ya ba da umarnin cewa, wadanda aka nada su ajiye aikin su daga ranar Litinin ko kuma kafin ranar Litinin 18 ga Afrilu, 2022.

A cewarsa, “duk masu rike da mukaman siyasa da ke neman mukaman siyasa a zaben 2023 mai zuwa su yi murabus daga mukamansu.

“An ba su daga yanzu zuwa Litinin 18 ga Afrilu, 2022, su yi murabus. Umurnin yana bin sashe na 84 (12) na sabuwar dokar zabe da aka yi wa kwaskwarima,” in ji Anwar a cikin sanarwar.

vangurd 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp