fidelitybank

Ganduje ya baiwa iyalan mutanen da suka yi hatsari Naira miliyan 3.8

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta bayar da kudi Naira miliyan 3.8 ga iyalan mutane 19 da suka yi hatsarin mota a tsakanin hanyar Zariya zuwa Kano, a kauyen Tusguri da ke unguwar Sanda, a karamar hukumar Bunkure.

Gwamna Abdullahi Ganduje wanda ya bayar da kudin, ya c,e Naira 200,000 na kowane iyalan wadanda suka ransa, da suka kone kurmus, a hanyarsu ta dawowa daga Ilorin.

Ya ce, “Mun samu rasuwa cikin kaduwa kuma muna addu’ar Allah Subhanahu Wa Ta’ala Ya gafarta musu dukkan kurakuren su, ya saka musu da Aljannah.”

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun babban sakataren yada labaran gwamnan jihar Kano, Kwamared Abba Anwar, kwafin da aka rabawa manema labarai a Kano ranar Lahadi.

Ganduje ya kuma umurci shugaban karamar hukumar da ya rubutawa gwamnatin jihar tare da neman a gina makarantar firamare a yankin wanda ya yi alkawarin gaggauta daukar mataki.

A cewarsa “domin taimakawa al’ummar yankin wajen noman noman rani, “…Ina tabbatar muku da cewa, gwamnatin tarayya ta sa baki wajen noman rani, wannan garin zai kasance cikin shirin.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp