fidelitybank

Ganawar Shekarau da Tinubu ta haifar da rikici a ɓangaren sa

Date:

 

Jam’iyar APC, ɓangaren Sanata Ibrahim Shekarau ta ce tsohon gwamnan bai tuntuɓi kowa a cikin ƴan ɓangaren na sa ba lokacin da ya je ya gana da Bola Ahmed Tinubu, Jagoran APC na ƙasa.
Wani ɗan ɓangaren na Shekarau, wanda ya nemi kar a faɗi sunan sa ne ya shaidawa Jaridar Daily Trust.
Sannan kuma ɗan ɓangaren na Shekarau ya yi ƙorafin cewa har yanzu Sanatan bai baiyana musu abinda su ka tattauna da Tinubu tun bayan da ya dawo Kano.
“Mu abinda mu ke gani, ganawar ta kashin kansa ce ba wai domin ƴan bangaren namu ba saboda ya tafi ba tare da izinin mu ba, kuma tun bayan dawowarsa, bai baiyana mana abinda su ka tattauna ba.
“Abin da na ke so na gaya maka shine ba wanda ya isa ya yi mana kama-karya a Kano a 2023. Kano ta fi ƙarfin kowa,” in ji shi.

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp