fidelitybank

Ganawar Shekarau da Tinubu ta haifar da rikici a ɓangaren sa

Date:

 

Jam’iyar APC, ɓangaren Sanata Ibrahim Shekarau ta ce tsohon gwamnan bai tuntuɓi kowa a cikin ƴan ɓangaren na sa ba lokacin da ya je ya gana da Bola Ahmed Tinubu, Jagoran APC na ƙasa.
Wani ɗan ɓangaren na Shekarau, wanda ya nemi kar a faɗi sunan sa ne ya shaidawa Jaridar Daily Trust.
Sannan kuma ɗan ɓangaren na Shekarau ya yi ƙorafin cewa har yanzu Sanatan bai baiyana musu abinda su ka tattauna da Tinubu tun bayan da ya dawo Kano.
“Mu abinda mu ke gani, ganawar ta kashin kansa ce ba wai domin ƴan bangaren namu ba saboda ya tafi ba tare da izinin mu ba, kuma tun bayan dawowarsa, bai baiyana mana abinda su ka tattauna ba.
“Abin da na ke so na gaya maka shine ba wanda ya isa ya yi mana kama-karya a Kano a 2023. Kano ta fi ƙarfin kowa,” in ji shi.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp