fidelitybank

Gamayyar Kungiyoyin Matasan Kudu Maso Gabas sun yabawa Ortom a kan Nnamdi Kanu

Date:

Gamayyar Kungiyoyin Matasan Kudu Maso Gabas, COSEYL, ta yabawa Gwamnan Jihar Binuwai, Samuel Ortom kan kiran da ya yi na a saki jagoran masu fafutukar kafa kasar Biafra, IPOB, Mazi Nnamdi Kanu.

Gwamna Ortom ya yi wata ganawa da wata kungiya a karkashin kungiyar tsoffin tsoffin sojojin Amurka ‘yan kabilar Igbo a birnin Washington DC na kasar Amurka a ranar Larabar da ta gabata, inda ya bukaci a sako ‘yan awaren.

Da take mayar da martani, gamayyar kungiyoyin matasan kabilar Ibo, ta ce, kiran da Ortom ya yi ya nuna cewa “shi mutum ne mai adalci da gaskiya wanda a koda yaushe ya tsaya kyam a kan gaskiya a duk lokacin da bai dace ba”.

Wata sanarwa da shugaban kungiyar Goodluck Ibem ya fitar ranar Juma’a ta ce, “Ortom ya kasance mai magana daya tilo a cikin jeji, ya tsaya tsayin daka wajen kare wadanda aka zalunta da kuma talakawan Najeriya marasa murya.

“Gwamna Ortom a shekarun da suka gabata ya tabbatar da cewa shi Gwamna ne na daban wanda babban burinsa na kasancewa a mulki shi ne ya yi wa jama’arsa aiki tare da kare su ciki har da sauran ‘yan Najeriya da ba ‘yan jiharsa ba.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp