fidelitybank

Gajiya ce ta fyaɗe ni a zauren majalisa – Sabon Minista

Date:

Minista, Balarabe Abbas Lawal wanda ya yanke jiki ya faɗi lokacin da ake tantance shi ranar Laraba a zauren majalisar dattijai ya ce gajiya ce ta sanya shi faduwa.

Ministan wanda ya fito daga jihar Kaduna ya faɗi ne bayan ya kammala jawabi game da tarihin rayuwa da karatunsa.

“Yanzu lafiya lau nake ji, an duba ni a asibiti kuma an ba ni magani, gajiya ce kawai, ba wani abu ba ne,” ministan ya shaida wa manema labarai.

Ministan wanda majalisa ta tabbatar da shi ya fito ne cikin murmushi amma a fuska ana iya gane yana cikin gajiya.

Majalisar dattijai dai ta katse zaman tantancewar da take yi bayan faduwar Balarabe Lawal inda ta koma zaman sirri kafin ta tabbatar da shi tare da sauran wadanda Shugaba Tinubu ya aika sunayensu ga majalisar.

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp