fidelitybank

Gabanin zabe PDP za ta karbi masu sauya sheka kwanan nan – Tambuwal

Date:

Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayar da tabbacin cewa, jam’iyyar PDP, za ta tarbi masu sauya sheka daga sauran jam’iyyun siyasa gabannin zaben 2023.

Tambuwal ya bayyana hakan ne a ranar Talata, 8 ga watan Fabrairu, yayin ziyararsa ta uku kan neman shawara game da kudirinsa na neman tikitin shugaban kasa na PDP, a birnin Kebbi, jihar Kebbi.

Tambuwal wanda ya samu rakiyar tsohon gwamnan jihar Sokoto, Attahiru Bafarawa da tsohon mataimakin gwamnan Sokoto Mukhtar Shagari da tsohon ministan lantarki, Injiniya Bello Suleiman, ya yaba da hadin kan da jiga-jigan PDP a Kebbi da mabiyansu suka nuna a zaben karamar hukuma da aka yi kwanan nan.

Tambuwal ya kuma koka kan yadda Najeriya ke shirin rugujewa, sakamakon rashin tsaro da tsarin kiwon lafiya mara inganci, talauci, tabarbarewar ilimi, cin hanci da rashawa da sauran yanayi da gwamnatin APC ta jefa kasar a ciki.

Bafarawa wanda ya bayyana ziyarar a matsayin na gida, ya nuna farin ciki da karamcin da PDP reshen jihar Kebbi ta nuna a yayin zaben kananan hukumomi a jihar.

legitnews.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...
X whatsapp