fidelitybank

Ganduje ya dakatar da Buhari zuwa Kano

Date:

Gwamnan Jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya ce, sun aika wa fadar shugaban ƙasa cewa, sun ɗage ziyarar da aka tsara Shugaba Muhammadu Buhari zai yi a Jihar domin buɗe wasu manyan ayyukan raya ƙasa.

Cikin wata sanarwa da sakataren yaɗa labarai na gwamnan Abba Anwar ya fitar ranar Asabar, ya ce Ganduje ya bayyana hakan ne yayin wani taro da malamai da shugabannin siyasada sauran masu ruwa da tsaki a gidan gwamnati, ya ce an dauki matakin ne domin kaucewa faruwar abin da ba zai yi daɗi ba.

A cewar Gwamnatin, akwai buƙatar lura da halin da ake ciki na matsi saboda wa’adin daina amfani da tsofaffin kuɗi da CBN ya gindayawa mutanen Najeriya, akwai kuma matsalar tsaro, duka sai an yi nazari a kansu.

A ziyarar da Shugaba Buhari ya je Katsina ne aka samu wani rikici da ya ja aka riƙa jifan motoci da kuma ƙona tayoyi a kan titi, nuna fushi ga matsalolin da ake ciki na ƙarancin man fetur da kuma wa’adin tsofaffin kuɗaɗe.

www.nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp