fidelitybank

Ganduje ya dakatar da Buhari zuwa Kano

Date:

Gwamnan Jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje ya ce, sun aika wa fadar shugaban ƙasa cewa, sun ɗage ziyarar da aka tsara Shugaba Muhammadu Buhari zai yi a Jihar domin buɗe wasu manyan ayyukan raya ƙasa.

Cikin wata sanarwa da sakataren yaɗa labarai na gwamnan Abba Anwar ya fitar ranar Asabar, ya ce Ganduje ya bayyana hakan ne yayin wani taro da malamai da shugabannin siyasada sauran masu ruwa da tsaki a gidan gwamnati, ya ce an dauki matakin ne domin kaucewa faruwar abin da ba zai yi daɗi ba.

A cewar Gwamnatin, akwai buƙatar lura da halin da ake ciki na matsi saboda wa’adin daina amfani da tsofaffin kuɗi da CBN ya gindayawa mutanen Najeriya, akwai kuma matsalar tsaro, duka sai an yi nazari a kansu.

A ziyarar da Shugaba Buhari ya je Katsina ne aka samu wani rikici da ya ja aka riƙa jifan motoci da kuma ƙona tayoyi a kan titi, nuna fushi ga matsalolin da ake ciki na ƙarancin man fetur da kuma wa’adin tsofaffin kuɗaɗe.

the punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp