fidelitybank

G7 zai karbi wasu manya a tafiyar Kwankwasiyya – Dan Sarauniya

Date:

Tsohon kwamishinan ayyukan jihar Kano, Mu’az Magaji, ya ce, tsagin G7 zai tarbi wasu manyan ‘yan adawa daga tsagin Kwankwasiyya.

Mu’az Magaji ya ce, akwai wasu jiga-jigan tafiyar Kwankwasiyya da za su tsallako bangarensu na G7.

Daga cikin wadanda ya ce, za su dawo APC akwai Yunusa Dangwani da Madakin Gini da Danburam.

Tsohon kwamishinan ayyuka na jihar Kano, Mu’az Magaji wanda aka fi sani da ‘Dansarauniya, ya bayyana hakan ne a shafinsa na Facebook a ranar Juma’ar da ta wuce ya na cewa, wasu jagororin bangaren Kwankwasiyya, su na shirin shigowa jam’iyyar APC.

Magaji ya ce, tsaginsu na G7 zai kara yawa a yayin da suke sauraron shigowar wasu manyan ‘yan adawa.

‘Yan G7 su na karkashin jagorancin Malam Ibrahim Shekarau. Daga cikin wadanda za su tsallako zuwa bangaren G7 a cewar tsohon kwamishinan akwai Dr. Yunusa Dangwani, Aliyu Madakin Gini, da kuma Dr. Yusuf Danbatta.

www nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp