fidelitybank

G7 za su ƙara tallafin kuɗi ga Ukraine

Date:

Ministocin kudin kungiyar kasashe 7 masu kafin tattalin arziki a duniya wato G7, sun amince da karin tallafin kudi na dala biliyan 9 da miliyan dari biyar ga Ukraine, abin da ya kawo adadin tallafin kawo yanzu ya kai kusan dala biliyan 20.

Bayan kammala taron da suka yi a Jamus, ministocin sun ce wannan tallafi zai taimakawa gwamnatin Ukraine ci gaba da samar da abubuwan da take bukata a kasar a yayin da har yanzu Rasha ke ci gaba da kai wa Ukraine hare-hare.

Hare-haren sun matukar shafar harkokin karbar haraji, sannan kuma kasar a kowanne wata tana bukatar kusan dala biliyan 5 domin biyan ma’aikatan gwamnati kudadensu.

Ministocin na G7, sun kuma sha alwashin ci gaba da tsaya wa Ukraine tare da tabbatar da cewa a shriye suke su kara bai wa kasar tallafin da take bukata.

bbc news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp