fidelitybank

Furucin kalmar Karuwa ya sanya makociya sharar dole

Date:

Kotun shari’ar musulunci a Kano ta yankewa wata mata hukuncin ta share unguwar su da tsintsiya, sakamakon samun ta da laifin kalmar Karuwa da ta fadawa makociyar ta.

Matar mai suna Rabi ta fara aiwatar da hukuncin da alƙalin kotun Shari’ar Musulunci ta ya yanke mata, sakamakon kama ta da laifin yi wa maƙociyarta ƙazafin “Karuwanci”.

Mai shari’a Halhalatul Khuza’i ne ya kama Rabi mazauniyar Rijiyar Zaki da laifin, sannan ya yanke mata hukuncin share titin unguwarsu baki ɗaya na tsawon kwana 30.

Malama Rabi ta ce ba ta da wani ƙorafi game da hukuncin da aka yanke mata, ta na mai cewa ta ji daɗi da hukuncin bai wuce hakan ba dama tunda baki shi ke yanka wuya.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp