fidelitybank

Fubara ya yi wa PDP zagon ƙasa tare da ci mata dunduniya – Wike

Date:

Ministan Babban Birnin Tarayya, FCT, Nyesom Wike, ya zargi Gwamna Sim Fubara na Jihar Ribas da cin dunduniyar jam’iyyar PDP tare da yi mata zafin ƙasa.

Wike ya ce Fubara ya goyi bayan jam’iyyar Action Peoples Party, APP, wajen lashe kujerar shugaban kasa a zaben kananan hukumomin da aka kammala a jihar.

Ministan ya yi magana a gidan Talabijin na Channels TV’s Politics A Yau Talata yayin da ya dage cewa bai taba shiga cikin ayyukan kin jinin jam’iyya ba.

Kafin zaben dai an yi ta takun saka tsakanin Wike da Fubara kan yadda ake tafiyar da harkokin siyasa a jihar.

Sai dai Wike ya ce: “A yau mutane sun ce Wike ya ladabtar da shi saboda ya yi adawa da jam’iyya, amma na ce ban yi adawa da jam’iyya ba.

“Yau me ya faru? Gwamnan ya dauki nauyin APP kuma Bala Mohammed shine ya halarci bikin rantsar da shugabannin APP.

“Na ce ba zan goyi bayan rashin adalci ba kuma ba ni da uzuri da zan bawa kowa saboda PDP ta amince da abin da zan yi amma ya ki.”

vanguard news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp