fidelitybank

Flying Eagles za ta kara da Marrakesh a wasan sada zumunci

Date:

Kungiyar Flying Eagles za ta kara da kulob din Morocco, Kawkab Athletics Marrakesh U-23 a wasan sada zumunta ranar Laraba (yau).

Tawagar Ladan Bosso ta shirya karawa da Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya ranar Talata amma an soke wasan a minti na karshe.

Wasan sada zumunci da Kawkab Athletics
zai gudana a Complex Sportif, Sidi Mohammed, Ain Sebaa, Casablanca.

Karanta Wannan: CAF ta amince da filin wasan da Super Eagles za ta fafata

Za a fara ne da karfe 5 na yamma agogon Najeriya.

Wannan dai shi ne wasan share fage na karshe da kungiyar za ta yi kafin fara kamfen din ta a gasar cin kofin nahiyar Afirka na ‘yan kasa da shekaru 20 ta 2023.

Zakarun gasar sau bakwai za su kara da Senegal a wasansu na farko a filin wasa na Cairo ranar Lahadi.

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...
X whatsapp