fidelitybank

Flying Eagles ta tafi ƙasar Argentina

Date:

Tawagar Flying Eagles ta Najeriya, ta bar kasar nan ne a daren Asabar, domin yin atisayen makwanni biyu a kasar Argentina, domin tunkarar gasar cin kofin duniya na ‘yan kasa da shekaru 20 na shekarar 2023.

‘Yan wasa 20 da masu horar da ‘yan wasa sun yi tattaki zuwa Bueno Aires na kasar Argentina don yin atisayen sansani.

Ana sa ran dan wasan tsakiya na AC Milan, Victor Eletu zai hade tare da tawagar a Kudancin Amurka ranar Lahadi (yau).

Kungiyar Flying Eagles za ta nufi Mendoza bayan zamansu a babban birnin kasar.

Tawagar Ladan Bosso za ta fuskanci bude wasanni biyu a Mendoza.

Wasan karshe na rukuni na biyu da Brazil zai gudana ne a La Plata.

Argentina ce za ta karbi bakuncin gasar daga ranar 20 ga Mayu zuwa 11 ga watan Yuni.

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp